Tehran (IQNA) Faisal Bin Farhan ministan harkokin wajen Saudiyya ya bayyana kulla alaka da gwamnatin yahudawan Isra'ila da wasu kasashen larabawa suka yi da cewa hakan yana da kyau.
Lambar Labari: 3486172 Ranar Watsawa : 2021/08/05
Tehran gwamnatin hadaddiyar daular larabawa da gwamnatin yahudawan Isra’ila sun janye visa a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3485555 Ranar Watsawa : 2021/01/14
Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Ansarullah (Alhuthy) ta Yemen ya bayyana kulla alaka da Isra’ila da wasu larabawa suke yi da cewa ya kara fito da masu munafuntar musulmi a fili.
Lambar Labari: 3485209 Ranar Watsawa : 2020/09/22
Tehran (IQNA) Jamhuriyar musulinci ta Iran ta ce kasar Bahrain ta bi sahun masu goyan bayan laifufukan da Isra’ila ke aikatawa.
Lambar Labari: 3485178 Ranar Watsawa : 2020/09/12